Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rawar Da Matasan Najeriya Ke Takawa A Duniya Basu Misaltuwa


Mubarak Shuaibu Suleiman
Mubarak Shuaibu Suleiman

Mubarak Shuaibu Sulaiman, matashi da yake gudanar da karatun shi a matakin digiri na biyu a jami'ar Coventry dake kasar Burtaniya. Yana zurfafa karutu inda yake bincike a fanin da ya shafi hako albarkatun mai da tsaftar muhalli a kimiyance 'Petrolium and Enviromental Technology' a turance.

Yayi muna gamsassun bayanai dangane da yadda karatun shi ke gudana a jami'ar, kana da wasu hanyoyi da yake ganin cewar matasa a Najeriya ya kamata subi don cin gajiyar kuruciyar su.

Don jin cikakkiyar hirar mu sai kun latsa shirin a kasa.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:46 0:00

  • 16x9 Image

    Yusuf Harande

    Yusuf Aliyu Harande, dan jaridar sashen Hausa na gidan radiyon Muryar Amurka (VOA). Dan asalin Hiliya a karamar hukumar Tambuwal, jihar Sakkwato.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG