Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Iran Ta Girke Dakarun Kashe Beraye A Birnin Tehran


Iran Ta Girke Dakarun Kashe Beraye A Birnin Tehran
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:58 0:00

Matsalar beraye da ta addabi birnin Tehran ta tilastawa Iran kafa dakarun kashe beraye domin fatattakarsu. Beraye sama da miliyan 2 ne hukumomi suka ce ke cin karensu babu babbaka a birnin, adadin da ake ganin ya wuce haka. Yawaitar zubar da shara a ko'ina itace musabbabin wannan matsalar.

XS
SM
MD
LG