Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Facebook Ya Dakatar Da Manhajoji 200 A Shafin Sa


Kamfanin Facebook ya bayyana cewa ya dakatar da manhajoji dari biyu wanda ya ke gudanar da bincike su.

Facebook, ya ce a ranar litinin ya dakatar da manhajoji dari biyu da ya ce yana da alamar tambaya akan su kuma ya fara gudanar da bincike akan su a sakamakon badakalar Cambridge Analytica wanda ake zaregi ya yi amfani da su wajan nadar bayanan mutane a loakcin zaben shuagab kasar Amurka.

Mujallar Express ta wallafa cewa kafanin ya ce zai yiwa wadannan manhajoji cikakken bincike.

  • 16x9 Image

    Ibrahim Jarmai

    Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG