Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa
Ibrahim Tanko

Ba Makawa Ghana Zata Shiga Gasar Kwallon Olympic-Tanko

Mai horar da kungiyar ‘yan wasan Ghana ‘yan kasa da shekaru 23 ta Black Meteors, Ibrahim Tanko, ya lashi takobi cewa zai tabbatar da ganin Ghana tayi fice a rukunin A a gasar Africa kafin zuwa Olympics a shekarar 2020 a birnin Tokyo na kasar Japan, dauk da cewar abokan karawarsa na barazana.

Ibrahim Tanko Photo: Official website

Mai horar da kungiyar ‘yan wasan Ghana ‘yan kasa da shekaru 23 ta Black Meteors, Ibrahim Tanko, ya lashi takobi cewa zai tabbatar da ganin Ghana tayi fice a rukunin A a gasar Africa kafin zuwa Olympics a shekarar 2020 a birnin Tokyo na kasar Japan, dauk da cewar abokan karawarsa na barazana.

XS
SM
MD
LG