Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa
Twitter

Amurka Na Zargin Wasu Mutane Uku Da Yiwa Saudiya Aikin Leken Asiri

Ma’aikatar harkokin shari’a ta Amurka ta tabbatar da laifin leke asiri a kan wasu tosfaffin ma’aikatan Twitter da suke leken asirin wasu masu amfani da Twitter a madadin gwamnatin kasar Saudi Arabia.

Twitter Photo: AP

Ma’aikatar harkokin shari’a ta Amurka ta tabbatar da laifin leke asiri a kan wasu tosfaffin ma’aikatan Twitter da suke leken asirin wasu masu amfani da Twitter a madadin gwamnatin kasar Saudi Arabia.

XS
SM
MD
LG