Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

A Bari Ya Huce Na Ranar Asabar 23, Yuni 2018


Saurari shirinmu na "A Bari Ya Huce" na ranar Asabar 23, Yuni 2018 domin jin labaran ban dariya na wannan makon da kuma irin kade kade da gaishe gaishe da suka sami shiga cikin shirin.

Usman Ahmad Kabara da Daula Saleem suka gabatar da shirin a wannan makon a yi sauraro lafiya...

please wait

No media source currently available

0:00 0:25:17 0:00

  • 16x9 Image

    Usman Ahmad

    Usman Ahmad, Ma’aikacin Jarida ne (International Broadcaster - Multimedia) a Sashen Hausa na Muryar Amurka dake birnin Washington D.C. Haifaffen unguwar Kabara ne dake birnin Kano, girman Kaduna a Najeriya.

  • 16x9 Image

    Daula Saleem

    Daula Saleem, Ma’aikaciyar Jarida ce (International Broadcaster - Multimedia) a Sashen Hausa na Muryar Amurka dake birnin Washington, D.C. Yar asalin Jihar Katsina. Ta karanta aikin Jarida a Jami’ar Bayero University Kano.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG