Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mabiya addinin kirista a jihar Sokoto sun halarci zaman buda baki tare da al'umar Musulmai


TAMBAYA: Mainene alfanun ziyarar shan ruwa da mabiya addinin kirsta ke kaima al'ummar musulmai musamman tsakanin matasa a wannan wata na Ramadana?

Ana iya aiko mana da sakon amsar wannan tambaya, ko kuma duk ra'ayoyinku kan abinda suka shafi matasa ta email zuwa ga Dandalinvoa@voanews.com

Ana iya aiko mana da lambobin wayar da kuke yin WhatsApp da su domin sanya ku cikin kungiyar "Dandalin VOA Hausa Group" ta yadda zaku rika aiko mana da sakonnin muryoyinku cikin sauki.

  • 16x9 Image

    Ibrahim Jarmai

    Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

XS
SM
MD
LG