Yau ranar Sallah karama, jama'a suna nuna murnar su, da kuma gaishe gaishen su zuwa yan uwa da abokan arziki.
Zakatul Fitir zakka ce da ake bada ita bayan an gama azumin watan Ramadana, kafin zuwa sallar Idi.
A hirar da a ka yi da Barrista Sadiya, ta ce suna ba da wannan tallafi ne domin taimakawa marasa karfi ganin wannan watan lokaci ne na taimakawa.
Hira da Malam Abba Ibrahim Abubakar a kan muhimmancin daren Lailatul Kadr ga Musulmi.
A hirar da aka yi da Malam Muktar Umar Sharada ya bayyana falalar goman karshe na watan Ramadana.
Da shiga goma ta tsakiya na watan Ramadana, lokaci ne da matasa da yara suke yin tashe.
Hira da Muryar Amurka, Malam Mustapha Yunusu ya bayyana muhimmancin tsaftace kayan marmari da ganyaye a watan Ramadana.
Hira da Mallam Muktari Muhammad a kan muhimmancin ciyarwa a watan Ramadana, musamman ciyar da marayu da miskinai.
Yi Lodin Kari..