Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Auren Zumunci! Bayanai Daga Malam Aminu Sani Dambazau Na Jami'ar Bayero


Aminu Sani Dambazau
Aminu Sani Dambazau

Malam Aminu Sabo Dambazau malami ne a fannin halaiya da zamantakewar dan'adam a jami'ar bayero dake birnin Kano kuma yayi mana kyakkyawan bayani akan yadda lamarin ya ke.

Koda shike jama'a da dama na cikin yanayin kuma sun san yadda auren zumunci yake, al'uma musamman ta bahaushe ta dade da samun kanta cikin wannan hali mai kara dankon zumunci da hada kan al'uma.

Malamin ya bayyana yadda zamantakewa da sauran nasarorin al'uma suka samo asali da nasaba da dangantaka tsakanin al'umomi daban daban ta hanyar auren zumunci.

Saurari cikakken shirin a dandalinvoa.com

  • 16x9 Image

    Ibrahim Jarmai

    Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

XS
SM
MD
LG