Accessibility links
Koma babban labari
Koma ga babbar mashiga
Koma ga Bincike
Wasanni
Nishadi
Rayuwa
Labarai
Waka
Biyo Mu
Search
Live
Live
Search
Na Baya
Na Gaba
Labari da Dumi-Duminsa
Rumbun Hotuna
Gasar Cin Kofin Kasashen Afirka A Equatorial Guinea
Janairu 19, 2015
Ibrahim Alfa Ahmed
Gasar Cin Kofin Kasashen Afirka A Equatorial Guinea
1
Wata 'yar kallo ta shafa fenti na kalar tutar kasar Equatorial Guinea a lokacin wasan farko a tsakanin mai masaukin baki da kasar Kwango a garin Bata, asabar 17 Janairu 2015.(AP Photo/Themba Hadebe)
2
'Yan kallon kasar Mali su na tarbar 'yan wasan kasarsu a lokacin da suka isa babban filin jirgin saman Malabo, babban birnin Equatorial Guinea ran 16 Janairu 2015.
3
'Yan kallo sun cika makil a ranar farko a lokacin wasan farko a tsakanin mai masaukin baki da kasar Kwango a garin Bata, asabar 17 Janairu 2015.(AP Photo/Themba Hadebe)
4
Dan wasan Equatorial Guinea, Diosdado Mbele Mangue, a dama, yana kokarin tare dan wasan Kwango, Arnold Bouka Moutou, hagu,a wasan farko tsakanin kasashen biyu ran asabar 17 Janairu 2015
Yi Lodin Kari..
Gasar Cin Kofin Kasashen Afirka A Equatorial Guinea
Back to top
XS
SM
MD
LG