Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

A'isha Buhari Ta Ba Matasa 500 Takardar Shaidar Kammala Koyon Sana'r Hannu A Kano

Karin wasu matasa 500 sun kammala koyon sana'oin hannu a cibiyar koya sana'oi a jihar Kano, Uwar gidan shugaban kasa A'isha Buhari ce ta mikawa matasan takardun shaidar kammala koyon sana'oin.

Yi Lodin Kari..

16x9 Image

Ibrahim Jarmai

Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG