Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shirin A Bari Ya Huce Na 16 Disamba 2017


Makada Salihu Jankidi
Makada Salihu Jankidi

Saurari shirinmu na "A Bari Ya Huce..." na ranar Asabar, 16 Disamba 2017, domin jin labaran ban dariya na wannan mako, da kuma irin kade-kade da gaishe-gaishen da suka samu shiga cikin shirin.

Ibrahim Alfa Ahmed tare da Usman Ahmad Kabara suka gabatar da shirin na wannan mako. A yi sauraro lafiya...

please wait

No media source currently available

0:00 0:24:00 0:00

  • 16x9 Image

    Ibrahim Jarmai

    Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG