Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wajibi Ne Mata Su Nemi Ilimi Mazan Yanzu Basu Da Tabbas - Inji A'isha Mustapha


A'isha Mustapha
A'isha Mustapha

A'isha Mustapha wata matashiya mai sana’ar saida man fetur a gidan mai ta ce tana sana’ar ne domin dogaro da kai tare da tara kudi domin samun damar shiga jami’a.

Ta ce ta kammala makarantar sakandire ne a shekara ta 2013, daga nan ne ta kama aiki kuma tana da burin karantar Mass Communication wato aikin jarida.

Aisha ta ce bata fuskantar wani kalubale domin kuwa tana samun abinda ta ke nema,kuma babban burinta ta sami mijin aure.

Kuma ta kara da cewa aure baya hana karatu, a cewarta ilimi ya zama wajibi domin mazan yanzu basu da tabbas, don hake ne ya zama wajibi mata su zamo masu dogaro da kai.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:07 0:00

  • 16x9 Image

    Ibrahim Jarmai

    Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

XS
SM
MD
LG