Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sakamakon Wasannin Cin Kofin Zakarun Nahiyar Turai (UCL) 2016/2017 Zagaye AMatakin Rukuni Zagaye Na 4


Kungiyar kwallon kafa ta Besiktas ta yi kunnen doki 1-1 da Napoli

Manchester City ta lallasa takwaranta ta Barcelona daci 3-1

Atletico Madrid ta samu nasara akan Rostov daci 2-1

Luda Razgd tasha kashi a Arsenal daci 3-2
PSV nada 1 Bayern Munich na da 2
Itama Kungiyar Basel bata ji da dadiba a hanun PSG daci 2-1 a gidanta

Borussia Monchenglabach ta yi canjaras 1-1 tsakaninta da Celtic

Benfica ta sha Dynamon Keiv 1-0

A yau kuma za'a cigaba da sauran wasannin rukunin inda kungiyar kwallon kafa ta Legia Warsaw zata kara da Real Madrid

Sevilla zata karbi bakuncin Dinamo Zagreb

Borussia Dortmund kuwa zata fafata ne da Spoting CP

Juventus zata kece raini da Lyon

Kobenhange da Leicester City
Ita kuwa Tottenham zata kara ne da Bayern Leverkusesn

Monaco da CSKA Moscow

Porto ta karbi bakuncin Club Brugge

Za'a kece raini da misalin karfe tara saura kwata na dare agogon Nejeriya da Nijar da kuma kamaru.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:07 0:00

  • 16x9 Image

    Bala Branco

    Bala Branco ma'aikacin jarida ne a Albarka Radio FM Bauchi dake tarayyan Najeriya wanda yake shirya wa Dandalin VOA labaran wasanni, Haifaffen Unguwar Nufawa ne dake birnin Bauchi. Mazaunin Bauchi a Najeriya.

  • 16x9 Image

    Ibrahim Jarmai

    Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

XS
SM
MD
LG