WASHINGTON, DC —
A wannan bayani na musamman kan Zakkatul Fitr da ake fitarwa a karshen azumi, Dandalin VOA ya tuntubi Dr. Adam Abubakar na Kolejin Shari'a ta Aminu Kano.
Malamin ya amsa wadannan tambayoyin kan Zakkatul Fitr
- Menene Zakkatul Fitr?
- Menene Muhimmancin Zakkatul Fitr?
- Su wanene ke fitar da Zakkatul Fitr?
- Su wanene za a ba Zkkatul Fitr?
- Wasu dalilai yasa ake bayarwa har ga mutanen da ba Musulmi ba?
- Wani lokaci ake fitarwa?
- Ina hukumcin bayarwa a bayan sallar Eid?